DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin arewa za su yi arziki idan aka saka haraji kan kayan gona – Babachir Lawal

-

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal, ya bayyana cewa jihohin arewacin Nijeriya za su shiga da yawa idan aka sanya haraji kan kayan amfanin gona da dabbobi da suke samarwa.
A cikin wani bayani da da fitar kan dokar harajin Tinubu da ake cece-kuce a kanta, Babachir Lawal ya ce wadanda su ka goyi bayan dokar suna tunanin cewa saboda zaman ‘yan arewa cima kwance ne yasa suke jayayya da dokar.
Sai dai ya yi Allah wadai da masu wannan tunanin musamman ‘yan kudu, inda ya ce mafi yawan kayan abincin da ake kaiwa Kudu daga Arewa ake samar da shi kuma idan aka sanya musu haraji jihohin arewa za su samu kudin da ake baiwa jihohin Kudu bayan an sarrafa kayan gona.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun halaka jigo a jam’iyyar APCn jihar Zamfara

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun halaka wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Umar Moriki da safiyar ranar Asabar. Gidan talabijin...

Jam’iyyar PDP ta kori su Wike daga cikinta

Jam'iyyar PDP mai hamayya a Nijeriya ta bayyana korar ministan birnin Abuja Nyesom Wike da wasu 'ya'yanta daga cikinta. Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar na yankin kudancin...

Mafi Shahara