DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin arewa za su yi arziki idan aka saka haraji kan kayan gona – Babachir Lawal

-

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal, ya bayyana cewa jihohin arewacin Nijeriya za su shiga da yawa idan aka sanya haraji kan kayan amfanin gona da dabbobi da suke samarwa.
A cikin wani bayani da da fitar kan dokar harajin Tinubu da ake cece-kuce a kanta, Babachir Lawal ya ce wadanda su ka goyi bayan dokar suna tunanin cewa saboda zaman ‘yan arewa cima kwance ne yasa suke jayayya da dokar.
Sai dai ya yi Allah wadai da masu wannan tunanin musamman ‘yan kudu, inda ya ce mafi yawan kayan abincin da ake kaiwa Kudu daga Arewa ake samar da shi kuma idan aka sanya musu haraji jihohin arewa za su samu kudin da ake baiwa jihohin Kudu bayan an sarrafa kayan gona.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara