DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘National Grid’ ya sake lalacewa, karo na 12 kenan cikin shekarar 2024

-

Google search engine
Rumbun lantarki na Nijeriya ya sake lalacewa a yau Laraba, karo na 12 kenan a cikin shekara ta 2024.
Bincike a shafin yanar gizo na hukumar samar da lantarki ta kasa ya nuna cewa, zuwa karfe 2 na rana rumbun ba ya tattara lantarki, sai dai ya tattara megawat 3,087 zuwa karfe daya na rana.
A cikin wani bayani da kamfanin rarraba lantarki na Jos, ya ce rashin lantarki da ake fama da shi a jihohin da ke karkashin kamfanin ya faru ne sanadiyar lalacear babban rumbun lantarki na kasa.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dokokin Amurka na neman haramta biza da toshe dukiyar mambobin Miyetti Allah

Sabon kudiri da majalisar dokokin Amurka ke tattaunawa ya bukaci kakaba takunkumin biza da kulle dukiyar mambobin kungiyoyin Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria...

Baba-Ahmed ya bukaci Tinubu ya fito ya yi ma ‘yan Nijeriya bayani kan barazanar Amurka

Tsohon mai ba wa shugaban kasa shawara, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bukaci shugaba Bola Tinubu da ya fito fili ya yi wa ’yan Nijeriya jawabi...

Mafi Shahara