DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta damke mutum 10 da ‘yan sandan kasa da kasa ke nema ruwa a jallo cikin mako ɗaya

-

Gwamnatin Nigeriya ta ce jami’an tsaronta sun kama mutum 10 dake cikin jerin mutanen da hukumar ‘yan sandan kasa da kasa ‘Interpol’ ke nema ruwa a jallo, a cikin mako ɗaya kawai.
Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a lokacin da Shugaba Tinubu ya kaddamar da wata cibiyar bincike ta zamani da aka samar ga hukumar shige da fice ta kasar.
Olabunmi ya ce wannan cibiyar za ta taimaka wajen gane masu mugunyar anniya da wadanda ke shiga kasar ba bisa ka’ida ba da kuma saka ido akan iyakokin kasar har inda babu jami’an tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar MPLJ a Nijar ta dau alhakin hari kan bututun man Nijar a yankin Agadem

Kungiyar 'yan tawaye ta' Mouvement Patriotique pour la Liberté et la Justice' wato MPLJ ta dauki alhakin harin da aka kai a wannan rana ta...

Ina sharbar hawaye a duk lokacin da na samu labarin halaka mutane – Godswill Akphabio

Shugaban majalisar dattawan Nijeriya Sanata Godswill Akpabio, ya ce gwamnati na da nauyin dawo da zaman lafiya a jihar Filato da Nijeriya baki ɗaya a...

Mafi Shahara