DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta damke mutum 10 da ‘yan sandan kasa da kasa ke nema ruwa a jallo cikin mako ɗaya

-

Gwamnatin Nigeriya ta ce jami’an tsaronta sun kama mutum 10 dake cikin jerin mutanen da hukumar ‘yan sandan kasa da kasa ‘Interpol’ ke nema ruwa a jallo, a cikin mako ɗaya kawai.
Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a lokacin da Shugaba Tinubu ya kaddamar da wata cibiyar bincike ta zamani da aka samar ga hukumar shige da fice ta kasar.
Olabunmi ya ce wannan cibiyar za ta taimaka wajen gane masu mugunyar anniya da wadanda ke shiga kasar ba bisa ka’ida ba da kuma saka ido akan iyakokin kasar har inda babu jami’an tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya jaddada shirinsa na komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya tabbatar da shirinsa na sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC a ranar Laraba, 19 ga Nuwamban 2025. Jaridar Daily...

Na jagoranci yin sulhu da ‘yan bindiga akalla 600 – Sheikh Gumi

Sanannen Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya mayar da martani ga masu kira da a kama shi kan tsokacinsa game da matsalar ‘yan bindiga...

Mafi Shahara