DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba gudu ba ja da baya a ci gaba da rusau – Ministan Abuja Wike

-

 

Nyesom Wike 

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya, Nyesom Wike, ya sha alwashin ci gaba da rushe rushen kadarorin al’umma wadanda basa akan ka’ida acewarsa a birnin na Abuja.

Google search engine

Ministan wanda yake shan matsin lamba a yan kwanakin nan, wanda har ta kai da an makashi kotu kan batun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara