DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta bayar da belin Yahaya Bello akan kudi Naira Milyan 500

-

Yahaya Bello 

Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja, ta amince da bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, kan kudi Naira Miliyan 500 tare da mutane biyu da za su tsaya masa.

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya musanta tuhumar da ake masa na karkatar da naira biliyan 80 da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin zagon kasa ta EFCC ta yi masa.

Google search engine

An gurfanar da Bello a gaban mai shari’a Emeka Nwite na babbar kotun tarayya Abuja a kan tuhume-tuhume 19 na badakalar kudade.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara