DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu hana ruwa gudu na “Cabals” ne su ka riƙa juya Buhari bayan zaben 2015 – Solomon Dalong

-

Tsohon ministan matasa da harkokin wasanni Solomon Dalung, ya bayyana yadda masu hana ruwa gudu su ka yi baba-kere tare da ƙwace iko bayan nasarar da shugaban kasa Muhammad Buhari ya samu a shekarar 2015.
Da yake magantawa a cikin wani shiri da aka yada a ranar Lahadi, Dalung ya ce wadannan mutanen na daga cikin wadanda ya baiwa mukamai domin su taimaka masa sai dai sun yi amfani da damar wajen ci gaban kansu.
Solomon ya soki yadda mutanen da suka taimakawa Buhari wurin cin zaɓe su ka tafi wurin murna su ka bar shi da ‘yan hana ruwa gudu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake...

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Mafi Shahara