DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja za ta sanya dokar hana talla a ofisoshi daga watan Janairu

-

Hukumar FCTA 

Hukumar lura da babban birnin tarayya Abuja ta bayyana shirinta na aiwatar da dokar hana tallace-tallace a harabar ofisoshin gwamnati. 

Google search engine

Shugaban sashen tsaro na cikin gida, na hukumar tsaron farin kaya Sunday Olubiyi, ne ya bayyana haka yayin ganawa da manema labarai ranae Talata a Abuja. 

A ranar Lahadi ne, hukumar ta FCTA ta yanke shawarar kara tsaurara matakan tsaro a harabar ofisoshin gwamnati da kewaye, domin dakile sace-sace da sauran laifuka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara