DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matar da ta dawo da N748,320 ta samu kyautar N500,000 a Katsina

-

Dikko Umar Raɗɗa 

Gwamnatin jihar Katsina ta baiwa wata mata mai suna Malama Abdulkadir Yanmama kyautar kudi har naira dubu 500,000 bisa dawo da wasu kudi da aka tura mata bisa kuskure naira dubu 748,320 na shirin ciyar da makarantu na gwamnatin tarayya a jihar.

Google search engine

Babban daraktan hukumar kula da zuba jari na jihar Dakta Mudassir Nasir ne ya mika kyautar ga matar.

Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya NAN ya ruwaito cewa matar dai bata cikin matan da aka zaba su dinga yin abinci ga yara yan makaranta, sai ta yanke shawarar mai da kudin ga hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara