DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar wakilai za su kai wa Shugaba Tinubu tallafin N704.91m don a raba wa talakawa

-

A ranar 31 ga watan Disamba 2023, ajalisar wakilan Najeriya za ta gabatar da tallafin naira milyan N704.91 ga Shugaba Bola Tinubu domin amfani da kudin wajen ragewa talakawa radadin cire tallafin man fetur.
Idan za a iya tunawa, ranar 18 ga watan Yuli majalisar ta amince a ware kashi 50 da ga dubu 600 na albashin kowane dan majalisa har tsawon watanni 6 domin magance matsalolin da talakawa ke fuskanta.
A zaman majalisar na yau, Tajuddeen Abbas, Kakakin majalisar ya ce zai jagoranci tawagar da za ta mikawa shugaban kasa kuɗaɗen kamar yadda a ka yi alkawari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara