DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya kaddamar da aikin ziyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

-

 Tinubu ya kaddamar da aikin zyarar mabiya addinin kirista zuwa Isra’ila, Jordan na 2024

Google search engine

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da ziyarar ibadar mabiya addinin kirista zuwa kasashen Isra’ila da Jordan na 2024

Bola Ahmad Tinubu wanda Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya wakilta, ya bukaci mabiya addinin na kiristanci  da su dauki tafiyar a matsayin wata dama ta karfafa imaninsu.

Hakan na kunshe  ne a cikin wata sanarwa da shugaban yada labarai da hulda da jama’a, Celestine Toruka, ya fitar a shafin Hukumar NGChrisPilgComm, na  X, a ranar Litinin.

An kaddamar da jigilar ne a ranar Lahadi a Alausa, Ikeja, jihar Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara