DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Banyi nadamar cire tallafin man fetur ba – Tinubu

-

Shugaba Tinubu 

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba a kasar.

Google search engine

Shugaban ya fadi hakan a ranar litinin lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada labarai, ya ce cire tallafin man fetur ya zama dole domin hana kasar fadawa cikin mawuyacin hali.

Idan zaku tuna a baya Shugaba Tinubu a lokacin da yake rantsar da shi a matsayin shugaban kasa a ranar 29 ga Mayu 2023, ya sanar da cire tallafin man fetur nan take, yanayin da ya kawo tsadar rayuwa a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta shiga tsakani kan rikicin shugabanci a PDP

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta shiga tsakani kan rikicin shugabancin PDP, inda ta gayyaci bangarorin jam’iyyar biyu zuwa hedikwatarta da ke...

APC ta yi wa Gwamnan jihar Plateau maraba da shiga cikinta

Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta bayyana yi wa Gwamnan jihar Caleb Mutfwang maraba da shiga cikinta, bayan ficewa daga jam‘iyyar PDP.   Sakataren jam'iyyar Shitu Bamaiyi...

Mafi Shahara