DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganduje mutumin kirki ne in ji Shugaba Tinubu a cikin sakon taya shi murnar cika shekaru 75

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya taya shugaban jam’iyyar APC na kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 a duniya.
Shugaban ya jinjinawa irin jagoranci da kudirin Ganduje na ciyar da jihar Kano da ma Nijeriya a gaba.
A cikin wani sako da mai magana da yawunsa ya fitar, Shugaba Tinubu ya kuma yaba da irin gudunmawar da Ganduje ke bayar wa wajen ci gaban jam’iyyar APC da kuma tsare tsaren gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Bauchi ta dakatar da wasu manyan ma’aikatan gwamnati a jihar

Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta Jihar Bauchi ta dauki matakin ladabtar da wasu manyan ma’aikata huɗu saboda gagarumin cin amanar aiki a yayin gudanar...

Kotu ta yi hukunci ga mutumin da aka samu da laifin satar tiyar wake a jihar Adamawa

Wata kotu a karamar hukumar Shelleng ta jihar Adamawa ta yanke wa wani matashi mai shekaru 31, Iliya Abdullahi hukuncin daurin shekara É—aya a gidan...

Mafi Shahara