DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganduje mutumin kirki ne in ji Shugaba Tinubu a cikin sakon taya shi murnar cika shekaru 75

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya taya shugaban jam’iyyar APC na kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 a duniya.
Shugaban ya jinjinawa irin jagoranci da kudirin Ganduje na ciyar da jihar Kano da ma Nijeriya a gaba.
A cikin wani sako da mai magana da yawunsa ya fitar, Shugaba Tinubu ya kuma yaba da irin gudunmawar da Ganduje ke bayar wa wajen ci gaban jam’iyyar APC da kuma tsare tsaren gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Duk da tallafin kudaden tsaro daga Amurka, an kasa kare rayukan Kiristoci a Nijeriya – Dan majalisar Amurka

ĆŠan majalisar Amurka Riley Moore ya zargi gwamnatin Nijeriya da gazawa wajen kare Kiristoci duk da biliyoyin dalolin tallafin tsaro da take samu daga Amurka. Jaridar...

Majalisar dattawan Nijeriya za ta haramta barasar leda daga karshen wannan shekarar

Majalisar dattawa ta umurci NAFDAC da kada ta ƙara wa’adin hana samar da giya a leda da ƙananan kwalabe bayan 31 ga Disamba, 2025. Sanata Asuquo...

Mafi Shahara