DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganduje mutumin kirki ne in ji Shugaba Tinubu a cikin sakon taya shi murnar cika shekaru 75

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya taya shugaban jam’iyyar APC na kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 a duniya.
Shugaban ya jinjinawa irin jagoranci da kudirin Ganduje na ciyar da jihar Kano da ma Nijeriya a gaba.
A cikin wani sako da mai magana da yawunsa ya fitar, Shugaba Tinubu ya kuma yaba da irin gudunmawar da Ganduje ke bayar wa wajen ci gaban jam’iyyar APC da kuma tsare tsaren gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara