DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An rufe wata kasuwa a jihar Kano bisa zargin maza na alaka da junansu da kuma tarin karuwai a cikin kasuwar

-

Karamar hukumar Garun Malam a jihar Kano ta sanar da rufewa nan take kasuwar sayar da tumatir ta Kwanar Gafan bisa zargin aikata alfasha a cikin kasuwar.
Daga cikin alfashar da ake zargin aikatawa akwai batun namiji na neman namiji dan’uwansa da ma batun karuwanci.
Shugaban karamar hukumar Garun Malam Barr. Aminu Salisu Kadawa, ne sanar da hakan ga majiyar DCL Hausa ta jaridar Daily Trust.
Ya ce duk wanda ke kasuwar, an shi nan da 1 ga watan Janairun 2025 mai kamawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Kotu ta É—age ci gaba da sauraron shari’ar tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami zuwa 27 ga Fabrairu

Kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage shari’ar tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, tare da ɗansa Abdulaziz, zuwa 27 ga Fabrairu, 2026. Alƙaliyar kotun, Joyce Abdulmalik,...

Mafi Shahara