DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An rufe wata kasuwa a jihar Kano bisa zargin maza na alaka da junansu da kuma tarin karuwai a cikin kasuwar

-

Karamar hukumar Garun Malam a jihar Kano ta sanar da rufewa nan take kasuwar sayar da tumatir ta Kwanar Gafan bisa zargin aikata alfasha a cikin kasuwar.
Daga cikin alfashar da ake zargin aikatawa akwai batun namiji na neman namiji dan’uwansa da ma batun karuwanci.
Shugaban karamar hukumar Garun Malam Barr. Aminu Salisu Kadawa, ne sanar da hakan ga majiyar DCL Hausa ta jaridar Daily Trust.
Ya ce duk wanda ke kasuwar, an shi nan da 1 ga watan Janairun 2025 mai kamawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano, Abba Kabir zai koma jam’iyyar APC a ranar Litinin – Sanusi Bature Dawakin Tofa

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, zai koma jam’iyyar APC a hukumance ranar Litinin, 26 ga Janairu 2026, bayan murabus dinsa daga NNPP da...

‘Yan sanda sun hallaka ‘yan bindiga 3 tare da ceto wasu a wasu kauyukan iyakokin jihar Gombe

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Gombe ta tabbatar da hallaka wasu ‘yan bindiga uku tare da kwato makamai da harsasai, sannan ta ceto wasu daga cikin...

Mafi Shahara