HomeUncategorizedSabuwar Shekara: Tinubu ya yi alkawarin bunkasa samar da abinci da rage...

Sabuwar Shekara: Tinubu ya yi alkawarin bunkasa samar da abinci da rage hauhawar farashi zuwa kashi 15 a 2025

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar wa ‘yan kasar kudirin gwamnatinsa na bunÆ™asa samar da abinci da kuma rage hauhawar farashi zuwa kashi 15 ta hanyar bunkasa tattalin arziki a sabuwar shekarar 2025
A cikin sakon barka da sabuwar shekara da ya aike wa ‘yan Nijeriya, Shugaba Tinubu ya bayyana saukar farashin fetur da Æ™aruwar kudaden ajiya na kasa da kuma farfaÉ—owar darajar naira, a matsayin wasu alamomin da ke nuna cewa tattalin arzikin kasar na kan hanyar ci gaba.
Shugaban ya kara da cewa kasuwar hannun jari ta kasar na kara bunkasa tare da samar da kudaden shiga haka kuma masu zuba hannun jari daga kasashen waje na ci gaba da ƙaruwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img