DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dan wasan kungiyar Liverpool Mohammed Salah ya ce yafi son lashe gasar Premier ta kasar Ingila fiye da cin kofin zakarun Nahiyar Turai

-

Mohammed Salah

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Mohamed Salah, ya bayyana matukar sha’awarsa na lashe kofin gasar firimiyar kasar Ingila, inda ya bayyana cewa ya zarce burinsa na lashe gasar zakarun Turai a bana.

Da yake zantawa da dan jarida mai bibiyar harkokin wasanni Fabrizio Romano a ranar Juma’a, Salah ya ce, yana matukar son lashe gasar fiye da gasar zakarun Turai a wannan shekarar 2025.

Google search engine

Dan wasan dan asalin kasar Masar ya kuma yi sharhi game da ra’ayin shi na zama gwarzon duniya inda ya ce,ba karamin abu bane zama gwarzon duniya amma lokaci zai tabbatar da hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara