Gwamna Zulum ya rage farashin fetur zuwa N600 ga manoman dake yankunan da matsalar tsaro ta shafa

-

Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya ce gwamnatin jihar za ta rage farashin fetur ga manoma da ke yankunan da matsalar masu tada kayar baya ta shafa.
Zulum ya bayyana hakan ne a jiya Jumu’a, lokacin da yake kaddamar da kayan noma ga manoma 5000 da matsalar tsaro ta raba da gidajensu.
A cewar gwamnan, litar mai da ake saidawa N1,000 zuwa N1,200 a Maiduguri, za a bayar da tallafi don rage farashin ga manoma su rika samu N600, da manufar saukaka musu tsadar kayayyaki da kuma barnar da su ka fuskanta saboda matsalar tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara