DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ma’aikatan CBN 1000 da su ka bar aiki ba tursasa su aka yi ba – Gwamnan babban bankin Nijeriya

-

Babban bankin Nijeriya ya yi karin haske cewa, ma’aikata 1000 da su ka bar aiki a shekarar 2024 ba tursasa su aka yi ba don su ajiye aiki.
Gwamnan CBN Olayemi Cardoso, ya sanar da hakan a gaban kwamitin bincike na majalisar wakilai da ke bincike akan dalilin barin aikin ma’aikatan da kuma yadda aka amince da biyansu naira biliyan 50 a matsayin hakkinsu na barin aiki.
Cardoso ya ce duk wadanda abin ya shafa sun ajiye aiki ne bisa radin kansu, karkashin wani shiri na biyan ma’aikata duk hakkokinsu idan su ka ajiye aiki da wuri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara