DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dattawan arewa sun sake yin kira da a gaggauta dakatar da dokar garambawul ga haraji

-

Dandalin dattawan yankin arewacin Nijeriya sun sake nuna damuwa akan kudurin dokar garambawul ga haraji da gwamnatin tarayya ta gabata, inda suka bukaci a dakatar da dokar tare da tattaunawa da masu ruwa da tsaki.

Google search engine

Dattawan sun soki matakin gwamnati na kin janyo kwararru da masu ruwa da tsaki kafin a rubuta dokar.

A cikin wata sanarwa da suka fitar a jiya Assabar, dauke da sa hannun shugaban dandalin Al-Amin Daggash, dattawan sun nuna damuwa dokar, wadda suka ce za ta iya mayar da yankin arewa baya da kasar baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Trump ya cancanta a bashi lambar yabo ta zaman lafiya ta duniya – FIFA

Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, Gianni Infantino, ya kare matakin da ya dauka na bai wa Shugaban Amurka, Donald Trump, lambar yabo ta...

Gwamnoni na shan suka na rashin taɓuka abin a zo a gani duk da karɓar Tiriliyan 9 daga asusun FAAC a 2025

Duk da samun kimanin Naira tiriliyan 9 daga rabon hukumar rarraba kudaden shiga na tarayya (FAAC) a shekarar 2025, gwamnonin jihohi na fuskantar suka daga...

Mafi Shahara