DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dattawan arewa sun sake yin kira da a gaggauta dakatar da dokar garambawul ga haraji

-

Dandalin dattawan yankin arewacin Nijeriya sun sake nuna damuwa akan kudurin dokar garambawul ga haraji da gwamnatin tarayya ta gabata, inda suka bukaci a dakatar da dokar tare da tattaunawa da masu ruwa da tsaki.

Google search engine

Dattawan sun soki matakin gwamnati na kin janyo kwararru da masu ruwa da tsaki kafin a rubuta dokar.

A cikin wata sanarwa da suka fitar a jiya Assabar, dauke da sa hannun shugaban dandalin Al-Amin Daggash, dattawan sun nuna damuwa dokar, wadda suka ce za ta iya mayar da yankin arewa baya da kasar baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara