DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata sabuwar annoba ta barke a kasar China

-

Gwamnatin Nijeriya ta tsaurara matakan kariya da shirin killace fasinjojin da ke shigowa daga ƙasar China bayan barkewar wata sabuwar annoba da ake yi a halin yanzu a kasar 

Google search engine
Rahotanni daga kasar sun nuna cewa annobar ta haifar da cunkoson jama’a a asibitoci domin samun maimakon gaggawa.
A cewar hukumomi a kasar sun ce an samu karuwar masu dauke da cutar wacce aka yi ma laƙabi da HMPV, musamman a tsakanin yara ‘yan kasa da shekaru 14 a sassan arewacin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara