DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta samu lamunin cin bashin dala miliyan $254.76m daga bankin ƙasar Sin domin kammala layin dogo na Kano-Kaduna

-

Bankin ci gaban ƙasar China ya sanar da bai wa Nijeriya bashin dala miliyan $254.76m domin kammala aikin layin dogo da ya tashi daga Kano zuwa Kaduna.
A cewar wani bayani da bankin ya fitar a ranar Talata, kudaden wata alama ce ta irin kyakkyawar alaƙa da ke tsakanin Nijeriya da China.
A shekarar da ta gabata ne Shugaba Tinubu ya bayar da tabbacin zai kammala aikin layin dogon Ibadan-Abuja-Kaduna-Kano kuma gwamnati na sa ran kammala na Kaduna zuwa Kano a karshen shekarar 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CDD ta horas da ‘yan jarida a Katsina kan yaki da labaran karya

Cibiyar bunkasa dimokradiyya ta CDD ta horas da ‘yan jarida a jihar Katsina kan aiki mai inganci. CDD ta ce wannan na a wani yunkuri na...

‘Yan bindiga sun halaka mutum 1,sun kuma mutane 5 a Zamfara

’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar,...

Mafi Shahara