DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban karamar hukuma a Kaduna ya ƙara wa Limamai alawus

-

Shugaban karamar hukumar Soba a jihar Kaduna Muhammad Lawal Shehu, ya bayar da umurnin kara kudin alawus da ake bai wa limaman masallacin juma’a da ke yankin.
Da yake jawabi ga limaman, Honarabul Lawal ya bayyana cewa bayan rantsar da shi ya lura da cewa abin da ake bai wa malamai ba yawa kuma ana shafe tsawon lokaci ba a biya su alawus ba.
Shugaban karamar hukumar ya ce wannan ne yasa ya bayar da umurnin sanya karin wasu limamai cikin tsarin biyan alawus din tare da kara yawan kuɗaɗen da ake biyansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara