DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kula da harkokin shari’a a Jigawa ta sallami ma’aikatanta uku bisa rashin ɗa’a

-

 

Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Jigawa ta kuma umurci wasu alkalan kotunan shari’ar Musulunci guda uku da su yi murabus, tare da dakatar da wasu biyu.

Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da daraktan yada labarai na hukumar Abbas Wangara ya fitar ranar Lahadi.

Ya ce hukuncin ya biyo bayan taron hukumar karo na 178 wanda ya amince da matakin ladabtar da ma’aikatan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Mafi Shahara