DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Na dawo goyon bayan dokar haraji ne saboda an magance korafina” – Gwamna Abdullahi Sule

-

Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya bayyana dalilinsa na janye adawar da yake yi da dokar haraji, yana mai cewa an magance korafin da yake da shi.

Google search engine

Gwamna Sule, wanda ke cikin jagororin yankin arewacin Nijeriya da su ka yi fatali da dokar, ya bayyana hakan ne a cikin shirin siyasa na gidan talabijin na Channels.

Ya ce tun da farko shi ba adawa yake da dokar gaba ɗaya ba amma abinda ke cikin dokar, kuma a cewarsa suna yin wannan ne don bai wa kowa damar fadin albarkacin bakinsa kafin aiwatar da dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawan malaman kula da lafiya ‘yan Nijeriya da ke aiki a Ingila ya kai 16,00 – Rahoton Jaridar Punch

Akalla ma’aikatan jinya da ungozoma 16,156 ‘yan Nijeriya sun samu lasisin aiki a kasar Birtaniya tsakanin 2017 zuwa 30 ga Satumba, 2025, a cewar bayanan...

Cin hanci da rashawa na boye irin albarkar da Allah Ya ajiye a Nijeriya in ji shugaban hukumar EFCC

Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce cin hanci da rashawa na boye albarkar da Allah Ya yi wa Nijeriya tare da hana ƙasar cimma...

Mafi Shahara