DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar sojin Nijeriya ta soma bincike kan harin jirgin sama da ya kashe mutanen gari a Zamfara

-

Rundunar sojin saman Nijeriya ta nuna damuwa akan rahotannin da ke nuna cewa farmakin da sojoji suka kai a maboyarsu Bello Turji a jihar Zamfara, ya yi sanadiyar mutuwar fararen hula.
Mai magana da yawun rundunar, Akinboyewa ya ce sun yi iya kokarinsu wajen kauce wa irin wannan matsala.
Rahotanni sun bayyana cewa da marecen Asabar ɗin makon da ya gabata, jirgin saman sojojin Nijeriya ya yi luguden wuta kan wasu Askarawan jihar Zamfara a kauyen Tungar Kara na karamar hukumar Maradun, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 16.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Kano ta haramta biyan haraji da tsabar kudi daga 1 ga watan Janairu

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da cewa daga 1 ga Janairu, 2026, ba za a amince da biyan haraji da tsabar kuɗi ko takardar banki...

‘Yan sandan Nijeriya sun kama wani da ya tsere daga gidan gyaran hali da wasu masu manyan laifuka a wani samame mabambanta a fadin...

Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta ce rundunarta ta musamman (STS) ta kama wani fursuna da ya tsere daga gidan gyaran hali da kuma wasu mutane...

Mafi Shahara