DCL Hausa Radio
Kaitsaye

RB Leipzig ta dakatar da daukar dan wasa Noah Okafor

-

Google search engine

 Kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig dake buga Gasar Bundesliga ta kasar Jamus (Germany ) ta dakatar da niyyar daukar dan wasan AC Milan Noah Okafor, sakamakon kasa cin Jarrabawar gwajin lafiya.

Jaridar Sky Sport ta ruwaito cewar jami’an kungiyar ta Leipzig, basu amince da sakamakon duba lafiyar dan wasan ba da yanzu haka ya ke shirin komawa birnin Milan zuwa kungiyar sa daga kasar ta Jamus.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara