DCL Hausa Radio
Kaitsaye

RB Leipzig ta dakatar da daukar dan wasa Noah Okafor

-

 Kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig dake buga Gasar Bundesliga ta kasar Jamus (Germany ) ta dakatar da niyyar daukar dan wasan AC Milan Noah Okafor, sakamakon kasa cin Jarrabawar gwajin lafiya.

Jaridar Sky Sport ta ruwaito cewar jami’an kungiyar ta Leipzig, basu amince da sakamakon duba lafiyar dan wasan ba da yanzu haka ya ke shirin komawa birnin Milan zuwa kungiyar sa daga kasar ta Jamus.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Mafi Shahara