DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Neja ya bukaci gwamnonin Arewacin su saka manhajar karatu a harshen Hausa

-

Gwamnan jihar Neja Mohammed Umaru Bago, ya bukaci sauran gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya dasu dauki harshen Hausa a matsayin yaren koyar da Karatu a yankin.
Bago, ya ce hakan zai taimaka sosai wajen bunkasa fannin ilimi ,kana ya bukaci shugabannin dasu sake nazarin manhajar Ilimi a Arewa.
A cewar sa daukar yaren Hausa a matsayin na koyarwa zai kara yawan yara masu shiga Makaranta tare da kara fahimtar abinda ake koyar dasu da kawo karshen matsalar yaran da basa zuwa makaranta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara