DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Neja ya bukaci gwamnonin Arewacin su saka manhajar karatu a harshen Hausa

-

Gwamnan jihar Neja Mohammed Umaru Bago, ya bukaci sauran gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya dasu dauki harshen Hausa a matsayin yaren koyar da Karatu a yankin.
Bago, ya ce hakan zai taimaka sosai wajen bunkasa fannin ilimi ,kana ya bukaci shugabannin dasu sake nazarin manhajar Ilimi a Arewa.
A cewar sa daukar yaren Hausa a matsayin na koyarwa zai kara yawan yara masu shiga Makaranta tare da kara fahimtar abinda ake koyar dasu da kawo karshen matsalar yaran da basa zuwa makaranta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara