Manchester City ta cimma yarjejeniya da Omar Marmoush

-

 

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta cimma yarjejeniya da tawagar Eintracht Frankfurt kan daukar dan wasa Omar Marmoush.

Shafin facebook na dan jarida Fabrizio Romano ya ruwaito cewa an kammala tattaunawa tsakanin dan wasan na gaba dan asalin kasar Egypt da kungiyar da Pep Gurdiola ke jagoranta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara