DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manchester City ta cimma yarjejeniya da Omar Marmoush

-

 

Google search engine

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta cimma yarjejeniya da tawagar Eintracht Frankfurt kan daukar dan wasa Omar Marmoush.

Shafin facebook na dan jarida Fabrizio Romano ya ruwaito cewa an kammala tattaunawa tsakanin dan wasan na gaba dan asalin kasar Egypt da kungiyar da Pep Gurdiola ke jagoranta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara