DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar Abuja za ta fara koyar da harshen Chinese

-

Shugaban jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi, ta ce jami’ar na gab da soma karantar da kwas na koyon harshen Chinese da kuma al’adunsu.
Farfesa Maikudi ta bayyana hakan ne a jiya Jumu’a, lokacin da ta karbi bakuncin dalibban nazarin aikin jarida na Jami’ar Tsinghua ta kasar China da suka kai mata ziyara..
Ta ce jami’ar Abuja na da tsohuwar alaka da kasar China, kuma akwai daliban jami’ar da yanzu haka ke koyon kwasa kwasai na Mandarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotu za ta yanke hukunci kan belin Abubakar Malami a ranar 7 ga Janairu

Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ta sanya 7 ga Janairu domin yanke hukunci kan bukatar beli da Abubakar Malami, tsohon Antoni-Janar na Tarayya...

EFCC ta yi watsi da zargin Gwamna Bala Mohammed na tsangwamar jami’an gwamnatinsa

Hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin kasa tu'annati a Nijeriya ta yi watsi da ikirarin da Bala Mohammed, Gwamnan Jihar Bauchi, ya yi...

Mafi Shahara