DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutune 7 sun riga mu gidan gaskiya, yayin da sama da 80 suka jikkata sanadiyar fashewar motar man fetur da ta fadi a Suleja jihar Neja

-

Akalla mutane 7 ne ake hasashen sun mutu yayinda wasu 80 suka ji munanan raunuka sanadiyar motar dakon mai ta fashe a kan hanyar Maje-Dikko dake karamar hukumar Suleja ta jihar Niger.
Shaidun gani da ido sun shaida wa jaridar Dailynigerian cewa lamarin ya faru ne da sanyin safiyar Asabar lokacin da ake juye mai daga motar zuwa wata.
Jami’an tsaro da na kashe gobara sun hallara a wurin domin kashe gobarar da ta tashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai yiwuwar madugun adawar Kamaru Isa Tchiroma yana Nijeriya ya boye – Rahotanni

Madugun adawar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, wanda ya kalubalanci nasarar Paul Biya, yana iya kasancewa yana a Nijeriya kamar yadda Africa Intelligence ta ce, amma...

Fusatattun matasa sun hallaka limamin masallaci a jihar Kwara bisa zargin maita

Wasu fusatattun matasa a garin Sokupkpan da ke ƙaramar hukumar Edu a jihar Kwara sun hallaka limamin masallacin yankin, Malam Abdullahi Audu, bisa zargin cewa...

Mafi Shahara