DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manchester City ta sayi matashin dan wasan baya na Brazil “Vitor Reis” mai shekaru 19

-

 

Vitor Reis

Google search engine

Manchester City ta sanar da kammala daukan matashin dan wasan baya Vitor Reis daga kungiyar Palmeiras ta Brazil kan kudi Euro miliyan 29.6.

Dan wasan dan kasar Brazil mai shekaru 19, ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekara hudu da rabi da kungiyar da ke buga gasar gasar Firimiyar ta kasar Ingila.

Reis ya bayyana farin cikinsa na zama daya daga cikin ‘yan wasan Manchester City, da ke cikin manyan kungiyoyin kwallon kafa a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara