DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sauye-sauyen tattalin arzikin da Tinubu ya zo da shi zai sake farfado da Nijeriya – Gwamna Uba Sani

-

 

Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani

Google search engine

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da shugaba Bola Tinubu ke yi zai sake farfado da Nijeriya idan aka yi hakuri.

Gwamnan ya bayyana hakanne a yayin wata lakca da wata kungiya ta shirya inda ya kara da cewa shugaban ya kuduri aniyar dora kasar kan turba da ci gaba mai dorewa.

Gwamnan ya ce akwai bukatar al’ummar Nijeriya su kara hakuri da juriya, ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa ba ‘yan kasar za su fara jin daɗin tasirin sauye-sauyen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Katsina ta rufe duk makarantun sakandare da firamare saboda barazanar tsaro

Gwamnatin Jihar Katsina ta bada umarnin rufe dukkan makarantu sakamakon tsananin barazanar tsaro da ake fuskanta a arewacin kasar, musamman bayan sace dalibai a Jahohin...

Gwamnatin Bauchi ta dakatar da wasu manyan ma’aikatan gwamnati a jihar

Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta Jihar Bauchi ta dauki matakin ladabtar da wasu manyan ma’aikata huɗu saboda gagarumin cin amanar aiki a yayin gudanar...

Mafi Shahara