DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sauye-sauyen tattalin arzikin da Tinubu ya zo da shi zai sake farfado da Nijeriya – Gwamna Uba Sani

-

 

Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani

Google search engine

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da shugaba Bola Tinubu ke yi zai sake farfado da Nijeriya idan aka yi hakuri.

Gwamnan ya bayyana hakanne a yayin wata lakca da wata kungiya ta shirya inda ya kara da cewa shugaban ya kuduri aniyar dora kasar kan turba da ci gaba mai dorewa.

Gwamnan ya ce akwai bukatar al’ummar Nijeriya su kara hakuri da juriya, ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa ba ‘yan kasar za su fara jin daɗin tasirin sauye-sauyen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu karbi Peter Obi hannu biyu a jam’iyyar LP idan bai samu takara a ADC ba – Datti Baba Ahmed

Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party LP,Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa Peter Obi zai samu tarba a LP idan har...

Akwai gibi mai tarin yawa da muka gano cikin sabbin dokokin harajin Tinubu a Nijeriya – Kamfanin haraji na KPMG

Kamfanin haraji na KPMG, ya bayyana cewa ya gano manyan kura-kurai, a cikin sabbin dokokin haraji na Nijeriya, duk da burin da gwamnati ke da...

Mafi Shahara