DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sauye-sauyen tattalin arzikin da Tinubu ya zo da shi zai sake farfado da Nijeriya – Gwamna Uba Sani

-

 

Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani

Google search engine

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da shugaba Bola Tinubu ke yi zai sake farfado da Nijeriya idan aka yi hakuri.

Gwamnan ya bayyana hakanne a yayin wata lakca da wata kungiya ta shirya inda ya kara da cewa shugaban ya kuduri aniyar dora kasar kan turba da ci gaba mai dorewa.

Gwamnan ya ce akwai bukatar al’ummar Nijeriya su kara hakuri da juriya, ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa ba ‘yan kasar za su fara jin daɗin tasirin sauye-sauyen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara