DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna sane da korafe-korafen al’umma kan tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatinmu, zamu duba mu yi gyara inda ya dace – Kashim Shettima

-

Mataimakin shugaban kasar Nijeriya Kashim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatin su zata ci gaba da samar da romon mulkin dimokuradiyya ta hanyar gyara tattalin arziki tare da tabbatar da tsaro ga al’umma, yaki da cin hanci da rashawa.
Mataimakin shugaban kasar wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana hakan ne a Abuja yayin wani taro wanda akai ma laƙabi da Karfafa dimokuradiyyar Najeriya, tare da hanyoyin gudanar da shugabanci nagari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara