DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna sane da korafe-korafen al’umma kan tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatinmu, zamu duba mu yi gyara inda ya dace – Kashim Shettima

-

Mataimakin shugaban kasar Nijeriya Kashim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatin su zata ci gaba da samar da romon mulkin dimokuradiyya ta hanyar gyara tattalin arziki tare da tabbatar da tsaro ga al’umma, yaki da cin hanci da rashawa.
Mataimakin shugaban kasar wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana hakan ne a Abuja yayin wani taro wanda akai ma laƙabi da Karfafa dimokuradiyyar Najeriya, tare da hanyoyin gudanar da shugabanci nagari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro

Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa akalla...

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

Mafi Shahara