DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mulki ba zai sanya na sauya daga yadda aka sanni ba – Gwamnan Rivers Sim Fubara

-

Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, ya ce ba zai bari giyar mulki ta sauya shi ba daga yadda yake.
Gwamnan ya bai wa al’umma tabbacin zai tsaya kan alkawuran  da ya yi wa al’ummar Rivers domin kawo ci gaba a jihar.
Gwamna Fubara ya yi wadan nan kalaman ne lokacin da dattawa da masu ruwa da tsaki na jihar suka kai masa ziyara domin taya shi murnar cika shekar 50 da haihuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar PDP ta dakatar da mambobinta hudu na tsawon wata daya

Kwamitin Ayyuka na Kasa na jam’iyyar PDP ya dakatar da mai ba da shawara kan harkokin shari’a na kasa, Kamaldeen Ajibade (SAN), sakataren jam’iyya na...

PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin dakatar da babban taronta a Ibadan

Jam’iyyar PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin kotun tarayya da ta dakatar da gudanar da babban taronta da aka shirya yi a...

Mafi Shahara