DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu na muzguna wa masu sukarta – Madugun adawa Atiku Abubakar

-

Google search engine

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da murkushe yan adawa.

Atiku ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani game da tsare dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC a shekarar 2023, Omoyele Sowore, da kuma tsohon babban sakataren hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS) Farfesa Usman Yusuf.

Atiku kara da cewa Tinubu da jam’iyyar APC na mayar da karfinsu wajen tsangwamar yan adawa tare da tsorata su domin su tafiyar da mulkin jam’iyya daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojojin Nijeriya da ke Burkina Faso sun koka kan tsawaita zamansu a kasar

Jami’an Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya (NAF) guda 11 da ke tsare a Burkina Faso sun koka kan tsawaita zamansu a kasar, suna mai kira...

Jerin attajiran Afirka guda 22 a shekarar 2025 -Forbes

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote, ya sake rike matsayi na daya karo na 14 a jere da dukiyar dala biliyan 23.9, sakamakon fara aiki da matatar...

Mafi Shahara