DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i a Nijeriya JAMB ta dage fara rejistar dalibai zuwa 3 ga watan Fabrairu

-

JAMB

Babban jami’in hukumar da ke kula da harkokin hulda da jama’a, Dr Fabian Benjamin, ya sanar da haka a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a.

Google search engine

Ya ce sauyin lokacin ya zama dole domin bai wa hukumar damar aiwatar da wasu muhimman gyare gyare ga tsarin yin rajistar.

Dr Fabian Benjamin ya kara da cewa hukumar JAMB ta gano cewa akwai wasu cibiyoyi na jarrabawa CBT da ake zargin suna amfani da kayan aikin da basu dace ba da yaudara, lamarin da ya jaddada bukatar yin bincike don kawo gyara ta hanyar kin amincewa da irin wadannan cibiyoyin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin tabbatar da inshorar lafiya a dukkanin hukumomi da ma’aikatun gwamnatin Nijeriya

Shugaba Bola Tinubu ya umarci sakataren gwamnatin tarayya da ya fitar da takardar umarni ga dukkan ma’aikatu da hukumomi domin tabbatar da inshorar lafiya bisa...

Zan iya kawo karshen ayyukan ‘yan bindiga cikin watanni biyu muddin na samu iko da hukumomin tsaro – Gwamnan Zamfara

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa matsalar ayyukan ’yan bindiga da ke addabar jihar za ta zama tarihi muddin ya samu damar bayar da...

Mafi Shahara