DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya na korafi akan cin hanci amma kuma suna kare gurbatattun shugabanni – Shugaban hukumar EFCC

-

Google search engine
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya Ola Olukoyede, ya ce ‘yan Nijeriya na tsinuwa ga cin hanci amma kuma su rika goyon bayan gurbatattun shugabannin da aka gurfanar a gaban kotu.
Olukoyede ya ce kasar nan za ta fita daga kangin da take ciki idan har kowane dan kasa zai yaki cin hanci a duk inda aka aikata shi.
Shugaban na EFCC ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin shugabannin cibiyar naƙaltar sadarwa lokacin tarzoma suka kai masa a Abuja.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara