DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Barayin daji sun sace liman da “mamu” a lokacin sallar asuba a jihar Sokoto

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto ta tabbatar da sace musulmai masu yawa a lokacin da suke sallar asuba a kauyen Bushe na karamar hukumar Sabon Birni ta jihar.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ahmad Rufa’i ya tabbatar wa da jaridar Punch.
Bayanai dai sun ce barayin dajin sun farmaki masallatan ne a lokacin da suke sallar asuba, suka saci mutane 10 ciki hada limamin da ke jan sallar.
Lamarin dai ya faru ne da asubar Alhamis din makon nan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara