DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Barayin daji sun sace liman da “mamu” a lokacin sallar asuba a jihar Sokoto

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto ta tabbatar da sace musulmai masu yawa a lokacin da suke sallar asuba a kauyen Bushe na karamar hukumar Sabon Birni ta jihar.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ahmad Rufa’i ya tabbatar wa da jaridar Punch.
Bayanai dai sun ce barayin dajin sun farmaki masallatan ne a lokacin da suke sallar asuba, suka saci mutane 10 ciki hada limamin da ke jan sallar.
Lamarin dai ya faru ne da asubar Alhamis din makon nan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara