DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihar Zamfara ta bankado ma’akatan bogi 2,363

-

 

Google search engine
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta bankado ma’aikatan bogi 2,363 bayan aikin tantance ma’aikatan jihar da aka gudanar, tare da like hanyar zurarewar kudin gwamnati da suka kai naira miliyan 193.6 a kowane wata.
Gwamna Dauda Lawal ne ya kafa kwamitin karkashin jagorancin sakataren gwamnatin jihar Zamfara a watan Augustan 2024 da manufar tantance ma’aikatan jihar.
Wani bayani da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman  Idris, ya ce a yayin aikin an gano kananan yara 220 da aka sanya cikin ma’aikatan jihar kuma suke karbar albashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara