DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lassa Fever ta yi ajalin mutane 70 cikin wata daya a Nijeriya

-

 

Google search engine
Cutar Lassa fever ta yi sanadiyar mutuwar mutan 70 a wannan shekarar 2025, mafi yawa daga jihohin Taraba, Ondo da Edo.
Acewar hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC, a farkon shekarar nan kawai mutane 1, 552 aka yi tunanin sun kamu da cutar, inda mutum 358 aka tabbatar da ita a jikinsu, haka kuma mutum 70 suka mutu sanadiyar cutar wadda ke yaduwa daga beraye.
Jaridar Dailytrust ta gano cewa an samu mutum daya da ya kamu da cutar a kananan hukumomi 58 cikin jihohi 10 na kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara