DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lassa Fever ta yi ajalin mutane 70 cikin wata daya a Nijeriya

-

 

Cutar Lassa fever ta yi sanadiyar mutuwar mutan 70 a wannan shekarar 2025, mafi yawa daga jihohin Taraba, Ondo da Edo.
Acewar hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC, a farkon shekarar nan kawai mutane 1, 552 aka yi tunanin sun kamu da cutar, inda mutum 358 aka tabbatar da ita a jikinsu, haka kuma mutum 70 suka mutu sanadiyar cutar wadda ke yaduwa daga beraye.
Jaridar Dailytrust ta gano cewa an samu mutum daya da ya kamu da cutar a kananan hukumomi 58 cikin jihohi 10 na kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara