DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Minista Matawalle ya sake kare Tinubu, ya ce mai gidansa ya yi ayyukan ci-gaba a harkar tsaron arewa

-

Bello Muhammad Matawalle

 

Minista Matawalle ya yi Allah wadai da kalaman da tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi a kwanakin baya kan burin shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.

Google search engine

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai da hulda da jama’a na ma’aikatar tsaro, Henshaw Ogubike ya fitar ranar Litinin dinnan a Abuja.

Matawalle ya jaddada cewa shugaba Tinubu ya yi abin yabawa a harkokin mulki kuma Babachir Lawal da mukarrabansa za su yi mamakin irin dimbin goyon bayan da shugaban kasar zai samu daga Arewa.

Ya ce shugaban ya yi abubuwan ci gaba a fannoni daban-daban kamar tsaro, tattalin arziki, ababen more rayuwa da kuma harkokin mulki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara