DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya 85 da Amurka ta tilastas ta musu komowa gida za su sauka a Legas Litinin dinnan

-

 

Jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills ne ya bayyana yadda lamarin ke gudana a yayin wata ziyara da ya kai wa karamar Ministar harkokin wajen kasar Ambasada Bianca Odumegwu-Ojukwu a gidan Tafawa Balewa da ke Abuja.

Google search engine

Mills ya jaddada cewa mutane 85, da ke zama a gidan yari a Amurka za su kasance cikin rukunin farko na wadanda aka dawo da su.

Jakadan ya ce wadanda za a dawo da su daga Amurka za a sauke su ne a birnin Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara