DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu Nijeriya laluben shugabanni nagari take yi – Sheikh Gumi

-

Sheikh Gumi

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi, ya ce har yanzu Nijeriya na neman shugabannin da za su ciyar da kasar gaba.

Google search engine

A cewarsa, irin wadannan shugabanni su ne wadanda ke fifita jin dadin ‘yan kasa fiye da tara dukiya.

Malamin ya bayyana hakan ne a yayin bikin karramawa da kungiyar tsofaffin daliban makarantar Sultan Bello (SUBOPA) ta shirya domin karrama mambobinsu guda biyu Manjo Janar Abdulmalik Jibrin (Rtd) da Birgediya Janar Abdulkadir Gumi (Rtd) wanda ya samu mukamin gwamnati kwanan nan. 

Gumi ya bayyana Manjo Janar Jibrin a matsayin hafsan soja mai himma, da’a, da kuma kwazo a lokacin aikin sa, inda ya ce Nijeriya na bukatar mutane irinsa a matsayin shugabanci saboda jajircewa da kishin kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da karar da ake zargin Manjo Al Mustapha da hannu wajen halaka matar Abiola

Kotun Kolin Nijeriya ta yi watsi da shari’ar da aka shigar da Manjo Hamza Al Mustapha, kan zarginsa da hannu wajen halaka Kudirat Abiola, matar...

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea Bissau sun saka ƙarshen shekarar 2026 don gudanar da zaɓe a ƙasar

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar...

Mafi Shahara