DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dole a sake zaben Shugaba Tinubu da Ikon Allah – Ministan Ayyuka Umahi

-

Ministan ayyuka Dave Umahi, ya bayyana kwarin gwiwar cewa shugaba Bola Tinubu zai yi shekaru takwas a matsayin shugaban Nijeriya.

Google search engine

Dave Umahi ya bayyana hakan a lokacin taron masu ruwa da tsaki a jihar Legas, Ministan ya ce dole ne a sake zaben Shugaba Tinubu a zaben 2027 da ikon Allah.

Umahi ya kuma bayyana cewa, Tinubu ya yi wa yankin Kudu-maso-gabas alheri tun bayan hawansa kan mulki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da karar da ake zargin Manjo Al Mustapha da hannu wajen halaka matar Abiola

Kotun Kolin Nijeriya ta yi watsi da shari’ar da aka shigar da Manjo Hamza Al Mustapha, kan zarginsa da hannu wajen halaka Kudirat Abiola, matar...

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea Bissau sun saka ƙarshen shekarar 2026 don gudanar da zaɓe a ƙasar

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar...

Mafi Shahara